Limamin Juma'a A Nairobi:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Muhammad Sawahilu babban limamamin masallacin Juma'a na birnin Nairobi na kasar Kenya ya kirayi dukkanin musulmin kasar da su shiga cikin zaben kwansu da kwarkwatarsu.
Lambar Labari: 3481183 Ranar Watsawa : 2017/01/29